Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya isa dakin taron da za a gudanar da babban taron harkar kuɗaɗe da tallafawa ƙasashe masu rauni, da za a gudanar a birnin Paris.
Shugaban ya samu tarbar ministar harkokin ƙasashen wajen Faransa da nahiyar Turai Catherine Colonna.
Taron shi ne na farko da shugaban na Najeriya ke halarta tun bayan rantsar da shi a matsayin shugaban ƙasar ranar 29 ga watan mayun da ya gabata.
Comments
Post a Comment
Rubuta Sharhinku